LabaraiDuniya

Trump ya bada umarnin korar masu kwanan titi daga babban birnin Amurka

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bada umarnin korar masu kwanan waje daga babban birnin ƙasar, Washington.

Trump ya ce za a kori masu kwanan kwalta din zuwa wani waje mai nisa daga babban birnin ƙasar, inda ya tabbatar da cewa za a samar musu matsuguni a wani wurin.

Trump ya kuma gargadi masu aikata laifuka da su ka su fice daga Washington, in ba haka ba, a cewar da, za a kai su kurkuku inda su ka fi so.

Ya ce matakin ya zama dole domin kawo zaman lafiya da kwanciyar hankali a babban birnin ƙasar.

matakin ya zama dole

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Prove your humanity: 10   +   1   =  

Back to top button